Jaridar Naij.com ta tattara muku muhimman labarai da suka kani a ranan Alhamis, 22 ga watan Satumba.
1. Kifayen gidan gonan Goodluck Jonathan na ciniki a Abuja
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya samu kudi yayin da yana ciniki a gidan gonar sa da ke Abuja.
2.Yan shi’a sun mamaye titunan Abuja
Wasu membobin kungiyar Shia
Mambobin kungiyar mabiya addinin shi’a sun yi zanga-zanga a babban birnin najeriya a ranan Alhamis, 22 ga watan Satumba.
3. Direban Buhari ya mayar da kudin da ya tsinta a kasar Saudiyya
Wani mai suna, Buhari Sa
Direban shugaba buhari ya tsici kudi a kasar saudiya ya kuma mayar ga hukuma
llau, ya watsa labarin yadda direban shugaba Buhari, Sa’idu Afaka, ya nuna adabinsa a kasar Saudiyya.
4. An ga gawar dan Najeriya a tayan jirgin sama
Wata jirgin kasar saudiyya da ta dawo saudiyya daga Najeriya da ake da dubawa a babban filin jirgin samam King Abdulaziz inda aka gan gawar mutum.
5. Wani mutum ya kashe matarsa mai juna biyu, ya birne ta
An gano gawar mata mai juna biyu da mijinta ya kashe kuma ya birne ta domin kada a kamasu
6.Kama Patience Jonathan zai jawo zubda jinni – NDPPVF
Kungiyar yan bindiga, NDPPVF tace mambobinta ma’aikata a kamfanin mai da iskar gas, suka ce zasu tabbatar da cewa zasu sanya bam a hedikwatar NNPC.
The post Muhimman labarai a ranan Alhamis appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read Naij.com 24/7.
from Nigeria News today & Breaking news | Read Naij.com 24/7 http://ift.tt/2cLFGQ4
via IFTTT